Salam.
Wai ni don Allah ko mene matsala ta ban sani ba. Na kasa samun koda budurwa. Duk yarinyar dana bi sede tamin wulakanci amma bazata karbi soyyayya ta ba sede naita wahala har na gaji na hakura🥲 Har sha'awa abin yake bani in naji mutane suna cewa budurwata kaza kaza, don ni banda ita na rasa yadda zan samu. Toh ko banda kyau ne? Ina zuwa kasuwa kuma ba lefi ina dan samu, kuma banda rashin tsabta ina wanka na saka kaya da guga fes fes😪 Kuma ina da ilimi ba lefi don har saukar qur'ani nayi, na gama F.C.E.
Me yasa mata basa so na? Ko a unguwar mu akwai 'yan mata amma duk wadda na nuna inaso bata sona, se naga wani yana zuwa gurinta suna soyayya lafy lau amma ni ba wadda take kulani da sunan so. Ko a makaranta da course mate ina ganin suna soyayya tsakanin su, amma duk wadda na nuna ina so se ta nuna me zatayi daniðŸ˜
Wai mene matsala ta ne? Me yake samin irin wannan bakin jinin. Ance mata suna neman mazan aure, amma ni gashi samun budurwa ma ya gagareniðŸ˜
Kana da aiki, kana da sana'a? Malam duk cikin wahalar kasar ga, kai soyyaya ne yar dame ka. Ku bar mu mata harakar soyyaya!
Once you get a job and business that fetches you money, they will come along
well said
This 📌
Kila kana neman wadanda suka fi karfin ka ne. In dai zaka nemi mace ka tabbatar ka fita a abubuwa da yawa.
Nemi kuÉ—i ÆŠanlami, matan nan bin ku za suna yi
lokacin ka ne baiyi ba, ka ci gaba da addu'a Allah ya baka ta gari
ayyah
kaita adua sannan kanimi kudi mata zasukawomaka tallan kansu
ayyah keep searching inshaa Allah zaka samune
u think so?
that's true
kabar wa Allah. lamarisa kajiko
×
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment