Wai dan Allah nika daice idan naji zanfara son mutum deeply nake zuwa na duba breakup and heartbreak post na dawo hayyaci na just a question
                
            
                😂😂
Wayyo Allah na
mu ringa kyautata zato. 
what happened to someone else may not necessarily happen to you. 
A kuma dage da addu’a 
your love story could be different and last forever.                
            
                Ba rashin kyautata zato bane yafaru yafi a kirga ne and Hakan shine maslaha I think
thanks                
            
                To Kuma ba ki duba wadanda sukayi soyayya da aure cikin farin ciki ba?                
            
                prevention abi 😅..                
            
                gaskiya bakuda yawa                
            
                Bake kadai bh shiyasa nayi posting wani kadan daga ckn wata waka jiya😂. So sauran kiris but alhmdll n natsu😭😂                
            
                Aa Ba ke kadai bace, but you have to make a move in order to find the right one.                
            
                haryanzun baki fada bane kokuma baki cika matured enough b ita soyayya lkcn dazaka fada deeply bata shawara dakai haka kuma nasarorin da,aka samu a soyayya sun linka breakup dinta nesa ba kusa b saidai da yake mutane sunfi fadin sharri akan alkhairi                
            
        ×
        
    
    
                        
                    
                                                        Matchmaker
                        
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment