Jan 25, 04:04 PM

what has got into men fisabilillah

wai meke faruwa da maza ne yanzu, da anga mace tana da dan kyau ko tana da shape, bugu da kari ace ma tayi karatu, ko tanada wani wayewa na rayuwa shikenan, se su dauka ba wife material bace, su rika zuwa mata da maganganu na banza, ko kawance mallam kai zaka so kanwar ka ta zama kawar wani gardi ko abokiyar bashi shawara? ko kawai suzo don bata lokaci ba don aure ba, haba gaskiya ya kamata a gyara

Replies

(41)
Jan 25, 04:52 PM
Leave them, until when same is done to their daughters or sisters. Its unfortunate, Men are suppose to be protectors but have turned to predators of women
Jan 25, 05:11 PM
Allah yashirya mana generation neh ya rigada da yabaci not men nor women dukka sae a hankali, Allah yasa dae mudace yabamu mu maza mata nagari and mata mah din ya basu nagari because the all stuffs is scary gsky
Jan 25, 05:34 PM
ok maam
Jan 25, 05:51 PM
To idan maza na da laifi ae suma matan suna da laifi koh to me is idan mace ta kama kanta ae ba Dan iskan da ya isa ya zo ya gayamata maganar banza so sai mun hadu duka mun gyara Allah ya kyauta Allah ya shirya mu baki daya
Jan 25, 05:54 PM
Dr A A Jan 25, 05:34 PM

ok maam

0
๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚ Kamar ya ok
Jan 25, 05:59 PM
Zahrau haladu Jan 25, 05:51 PM
To idan maza na da laifi ae suma matan suna da laifi koh to me is idan mace ta kama kanta ae ba Dan iskan da ya isa ya zo ya gayamata maganar banza so sai mun hadu duka mun gyara Allah ya kyauta Allah[...] To idan maza na da laifi ae suma matan suna da laifi koh to me is idan mace ta kama kanta ae ba Dan iskan da ya isa ya zo ya gayamata maganar banza so sai mun hadu duka mun gyara Allah ya kyauta Allah ya shirya mu baki daya
5
wani irin kamun kai kike magana? kina ina da shigar mutunci, har wajen wajen aikin mutum, cikin mutane ma ana fada ma mutum matar aure ce wannan fa yana fadin ai nima mijin aure ne, tayi mun ina sonta, mutane are going too far hajiya, Allah dai ya tsare mu ya kare mu yasa mufi karfin zuciyar mu kawai
Jan 25, 06:17 PM
Anonymous Jan 25, 05:59 PM
wani irin kamun kai kike magana? kina ina da shigar mutunci, har wajen wajen aikin mutum, cikin mutane ma ana fada ma mutum matar aure ce wannan fa yana fadin ai nima mijin aure ne, tayi mun ina sonta[...] wani irin kamun kai kike magana? kina ina da shigar mutunci, har wajen wajen aikin mutum, cikin mutane ma ana fada ma mutum matar aure ce wannan fa yana fadin ai nima mijin aure ne, tayi mun ina sonta, mutane are going too far hajiya, Allah dai ya tsare mu ya kare mu yasa mufi karfin zuciyar mu kawai
0
To wanna Kuma maybe ita ta bashi fuska shiyasa ya mata haka ban ce Babu maza masu irin haka ba but ya kamata mu fadawa kan mu gaskiya Kuma muyiwa kan mu adalci komai fa a rayuwar wallah wuri yake samu idan mutum bai samu fuskar yin haka wallah duk iskanci mutum sai dai yayi daga nesa Allah ya shirya mana zuri'a
Jan 25, 08:02 PM
Zahrau haladu Jan 25, 06:17 PM
To wanna Kuma maybe ita ta bashi fuska shiyasa ya mata haka ban ce Babu maza masu irin haka ba but ya kamata mu fadawa kan mu gaskiya Kuma muyiwa kan mu adalci komai fa a rayuwar wallah wuri yake sam[...] To wanna Kuma maybe ita ta bashi fuska shiyasa ya mata haka ban ce Babu maza masu irin haka ba but ya kamata mu fadawa kan mu gaskiya Kuma muyiwa kan mu adalci komai fa a rayuwar wallah wuri yake samu idan mutum bai samu fuskar yin haka wallah duk iskanci mutum sai dai yayi daga nesa Allah ya shirya mana zuri'a
2
ni kuwa sai nake ganin duk rashin bada fuska da mutum zaiyi dan iska dai dan iska ne
Jan 25, 08:02 PM
Sai bango ya tsage kadangare ke samun shiga.
Jan 25, 08:04 PM
Anonymous #2 Jan 25, 08:02 PM

Sai bango ya tsage kadangare ke samun shiga.

1
haka ne kam, a rike mutuncin kai, a natsu, a guji rudin zuciya, Allah ya shirye mu ya kuma tsare mu
Jan 25, 08:21 PM
fact...
Jan 25, 08:53 PM
wannan gaskiyane musammma Ace bazawarace shikinan ai
Jan 25, 08:54 PM
Jan 25, 08:56 PM
Zahrau haladu Jan 25, 05:51 PM
To idan maza na da laifi ae suma matan suna da laifi koh to me is idan mace ta kama kanta ae ba Dan iskan da ya isa ya zo ya gayamata maganar banza so sai mun hadu duka mun gyara Allah ya kyauta Allah[...] To idan maza na da laifi ae suma matan suna da laifi koh to me is idan mace ta kama kanta ae ba Dan iskan da ya isa ya zo ya gayamata maganar banza so sai mun hadu duka mun gyara Allah ya kyauta Allah ya shirya mu baki daya
5
wallahi ba haka bane shi Dan iska baya ganin wannan idan hijabe najankasa mutum yasa to wallahi sai sunbisa
Jan 25, 08:59 PM
Anonymous #2 Jan 25, 08:02 PM

Sai bango ya tsage kadangare ke samun shiga.

1
Thank you Nima abunda na gani kenan
Jan 25, 09:17 PM
Hauwa Muhammad sani Jan 25, 08:56 PM

wallahi ba haka bane shi Dan iska baya ganin wannan idan hijabe najankasa mutum yasa to wallahi sai sunbisa

1
To Allah ya kyauta Allah ya shirya mu baki daya but I believe Allah yayi wa hijabi wata baiwa da Dan iska sai dai ya kalle ka daga nesa and Kuma dai kin San yadda zamanin yanzu yake masu Saka hijabi ma suna suka Tara Kuma Hausa since sai bango ya tsage qadangare yake samun wajan shiga well Allah ya mana tsari da irin su Ameen
Jan 25, 10:14 PM
zahirin gaskiya shine Men are materialistic beings but it depends on how laser focused a man is for him to be have a great logical sense,misali โ€œannuna maka macce graduate very beautiful and in good shape gashi tanada wayewa,ga iya maganaโ€wayayyen namiji with great logic knows this is a wife spec but there are alot of weak men out there that the first thing which will come to there pathetic mind is โ€œaih er jami ah ceh,yakamata insamu rabonaโ€like haryazama inharma those type of men sukaji ance macce er jamiah ceh kohko tawaye toh kawai er iska ceh,Not all men are thesame but some men are the definition of weakness in masculinity
Jan 25, 10:30 PM
kuma kada a sake cemana gardi ๐Ÿฅฑ๐Ÿฅฑ๐Ÿฅฑ kalmar nan tana cimin tuwo akwarya aga namiji iya namiji ace mai gardi ๐ŸŒš๐ŸŒš
Jan 25, 10:31 PM
Zahrau haladu Jan 25, 05:54 PM

๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚ Kamar ya ok

0
to me zance mata ne nikam
Jan 25, 11:17 PM
Zahrau haladu Jan 25, 09:17 PM
To Allah ya kyauta Allah ya shirya mu baki daya but I believe Allah yayi wa hijabi wata baiwa da Dan iska sai dai ya kalle ka daga nesa and Kuma dai kin San yadda zamanin yanzu yake masu Saka hijabi m[...] To Allah ya kyauta Allah ya shirya mu baki daya but I believe Allah yayi wa hijabi wata baiwa da Dan iska sai dai ya kalle ka daga nesa and Kuma dai kin San yadda zamanin yanzu yake masu Saka hijabi ma suna suka Tara Kuma Hausa since sai bango ya tsage qadangare yake samun wajan shiga well Allah ya mana tsari da irin su Ameen
0
yeah yeah,it does help,its better with it than without it
Jan 26, 03:37 AM
please what are the most important questions and things you should know about a person you just met and hoping it leads to marriage
Jan 26, 05:56 AM
Please if you have the qualities that you just mentioned, will like to have you as a wife
Jan 26, 05:58 AM
Zahrau haladu Jan 25, 05:51 PM
To idan maza na da laifi ae suma matan suna da laifi koh to me is idan mace ta kama kanta ae ba Dan iskan da ya isa ya zo ya gayamata maganar banza so sai mun hadu duka mun gyara Allah ya kyauta Allah[...] To idan maza na da laifi ae suma matan suna da laifi koh to me is idan mace ta kama kanta ae ba Dan iskan da ya isa ya zo ya gayamata maganar banza so sai mun hadu duka mun gyara Allah ya kyauta Allah ya shirya mu baki daya
5
Tell them ka. Allah yasa mu dace
Jan 26, 07:28 AM
Dr A A Jan 25, 10:30 PM

kuma kada a sake cemana gardi ๐Ÿฅฑ๐Ÿฅฑ๐Ÿฅฑ kalmar nan tana cimin tuwo akwarya aga namiji iya namiji ace mai gardi ๐ŸŒš๐ŸŒš

0
Dr anya kuwa kai ba bestyn wata bane, anya kuwa๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚
Jan 26, 09:42 AM
Anonymous #4 Jan 26, 05:56 AM

Please if you have the qualities that you just mentioned, will like to have you as a wife

0
Matchmaking is prohibited on this Forum
×