wai meyasa mutane suke ta complain wasu mata har kuka suke yi soboda baba Ganduje ya ci zabe,
amma ai mutane ne suka zabe shi, don haka majority carry the vote, and the minority can cry and complain
                
            
                Majority Basu zabe shi ba, rigging yayi Kuma mu yan Kano baza mu yafe ba                
            
                Allah yasa haka yafi Alheri                
            
                Ai basuson Gandujen ne!
Gida gida yafi farin jini                
            
                Majority of the kano people doesn't like Ganduje because that money scandal.
 
And also he didn't continue with sponsoring children of to abroad for the study.
That's kano peoples will never ever forget Kwankwaso because he uplift some of the people from nobody to somebody.                
            
                Aslm                
            
        ×
        
    
    
                        
                    
Join the Discussion
Sign in to share your thoughts and engage with the community.
Login to Comment